KanoOnline Online Forum KanoOnline Online Forum
February 04, 2012, 06:31:33 PM *

Login with username, password and session length
News: Please check your user profile to make sure you have the correct e-mail address. Thanks...
 
   Home   Help Search Calendar Articles Downloads Gallery Login Register  
Pages: [1]   Go Down
  Print  
Author Topic: BUNKASAR KADE-KADEN HAUSA ABIN BIRGEWA NE AMMA.........  (Read 2783 times)
0 Members and 1 Guest are viewing this topic.
SAAHIB 92
Full Member
***
Offline Offline

Location: birnin dabo
Posts: 115


View Profile Awards
« on: August 31, 2004, 04:08:48 PM »

ASSALAM
na lura da saurin cigaban wake-waken hausa masu dauke da dinbin hikima ta salon waka, amma sai dai da ace wadannan mawakan za su hada karfin su waje guda, kuma su za manto suna da kundin tsarin gudanarwa ta fuskar tace wakokin,da kuma irin wakokin da ya kamata a aiwatar da BA KWADO BA IN JI GAYA......

Wannan babban mataki ne wanda shi zai cigaba da tace wadanda suke da abin fada a waka su fito su nuna hikimar su a fagen da allah ya hore musu .A GANINA KE NAN !!
ma'assalam
Logged

Radina billahi Rabban,
 Wa bil Islami Dinan,
 Wa bi Muhammadin Nabiyya!"

  ABBAS A YAKASAI
jaybee
Member
*
Offline Offline

Posts: 10


View Profile Awards
« Reply #1 on: March 16, 2007, 05:11:40 PM »

Assalam Alaikum, Gaskiyarka Saahib,
Don a gaskiya ya kamata a rika tace wakoki kafin a fitar da su, domin kuwa wasu wakokin ba za ka game me suke nufi ba, amma insha Allahu nan gaba za a dace.
Wasslam Cheesy
Logged
Pages: [1]   Go Up
  Print  
 
Jump to:  

Subject Started by Replies Views Last post
Biography Of A Fulani Slave In America Dan Yusuf 1 4925 Last post April 29, 2005, 08:08:28 AM
by Anonymous
DISCOURSE ON MODERNITY, AN INTELLECTUAL TRIVIALITY _Waziri_ 8 2338 Last post May 24, 2004, 05:03:27 PM
by _Waziri_
Lugard's Dual Mandate and Leadership Experiment JiboNura 0 1451 Last post January 12, 2004, 12:28:57 PM
by JiboNura
Failure of Nigerian State: Re-Drawing The Fault Lines _Waziri_ 12 3084 Last post February 23, 2005, 09:58:54 AM
by _Waziri_
Balewa "Died of Asthma Attack", not Killed by Soldiers - Mbu maxsiollun 6 1392 Last post October 15, 2010, 02:29:19 PM
by gogannaka
Powered by EzPortal
Powered by SMF 1.1.15 | SMF © 2011, Simple Machines
Page created in 1.601 seconds with 28 queries.